Cikin ikon Allah yau sabbin Shuwagabannin kungiyar Kwankwasiyya Reporters Nigeria reshen Jihar GOMBE suka yi taro na Musamman domin tabbatar da shugabancin Kungiyar ayau Asabar 06/03/2021.
Cikin izinin Allah shuwagabannin sun fito daga dukkan sassan jJihar Gombe wacce take da Kananan Hukumomi 11.
Dafatan Allah ya Bamu ikon sauke dukkan nauyin da ya rataya a wuyanmu Ameen.
0 Comments